Marhaba FM

Marhaba FM

Accra 99.3 FM
Puntuación 57
Posición mundial #2604
Posición en el país #76 Ghana

Marhaba FM ita ce gidan rediyo na farko da ke watsa shirye-shirye da yaren Hausa a birnin Accra, Ghana. Muna mai da hankali kan watsa labarai na gaskiya, shirye-shirye na nishadantarwa, kiɗa da kuma wasanni. Muna da haɗin gwiwa da BBC don watsa labarai da sharhin wasannin Premier League kai tsaye daga Landan.

Sobre la emisora

Contacto de la emisora